'Yan ta'adda sun sake hallaka mutum biyu har lahira a karamar hukumar Wushishi ta jihar Neja da sanyin safiyar yau Juma'a kamar yadda majiyarmu ta shaidawa Madogara TV.
Tuni dai aka yi jana'izarsu kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.
'Yan ta'adda sun sake hallaka mutum biyu har lahira a karamar hukumar Wushishi ta jihar Neja da sanyin safiyar yau Juma'a kamar yadda majiyarmu ta shaidawa Madogara TV.
Tuni dai aka yi jana'izarsu kamar yadda addinin Musulunci ya tanada.
0 Comments