Babban masanin shari'ar nan na kasar Iran, Ebrahim Raisi, ya lashe zaɓen shugaban kasar.
Sai dai har yanzu ba a bayyana nasararsa a hukumance ba.
Amma ma'aikatar cikin gida ta ce bisa la'akari da yawancin kuri'un da aka kidaya, Mista Raisi ne kan gaba.
Tuni manyan abokan hamayyarsa a takarar shugaban kasa suka taya shi murna.
0 Comments