Hukumar Hisbah ta Kano ta cafke fitacciyar mai tattaunawa lamarun kayan mata da magungunan mata a shafukan sada zumunta, wato Sadiya Har...
Hukumar Hisbah ta Kano ta cafke
fitacciyar mai tattaunawa lamarun kayan mata da magungunan mata a shafukan sada
zumunta, wato Sadiya Haruna bisa yada bidiyon tsiraici.
A cewar majiyarmu, an cafke Sadiya
Haruna a jiya ne, kuma za a gurfanar da ita gaban kotun shari’ar Musulunci a
Kano domin ta fuskanci hukunci bisa dokokin shari’ar Musulunci.
Babu cikakken bayani dangane da
kamun na ta har ya zuwa hada rahoton nan.
No comments