Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

YANZU-YANZU: Sojan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Garkuwa Da Shi A Kaduna Ya Mutu

Jaridar Vanguard ta safiyar yau Laraba ta labarto cewa Sojan da aka yi garkuwa da shi da safiyar ranar Talata a makarantar horas da sojoji t...


Jaridar Vanguard ta safiyar yau Laraba ta labarto cewa Sojan da aka yi garkuwa da shi da safiyar ranar Talata a makarantar horas da sojoji ta NDA dake Kaduna an tsinci gawarsa.

Jaridar ba ta yi karin bayani ba, amma ta ce Sojan mai mukamin Manjo ‘yan bindigar sun kama shi ne a harin da suka kai makarantar na NDA a Kaduna, inda suka kashe sojoji biyu nan take.

 


No comments