Jaridar Vanguard ta safiyar yau Laraba ta labarto cewa Sojan da aka yi garkuwa da shi da safiyar ranar Talata a makarantar horas da sojoji t...
Jaridar
Vanguard ta safiyar yau Laraba ta labarto cewa Sojan da aka yi garkuwa da shi
da safiyar ranar Talata a makarantar horas da sojoji ta NDA dake Kaduna an
tsinci gawarsa.
Jaridar
ba ta yi karin bayani ba, amma ta ce Sojan mai mukamin Manjo ‘yan bindigar sun
kama shi ne a harin da suka kai makarantar na NDA a Kaduna, inda suka kashe
sojoji biyu nan take.
No comments