Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

An Tsinci Gawar Wani Fasto Da Aka Kashe A Jihar Kaduna

    Gwamnatin jihar Kaduna ta Nasiru Ahmad El-Rufai ta sanar da kisan Rabaran Silas Yakubu Ali, wani Fasto a cocin ECWA da ke Kibori-Asha ...

 

 

Gwamnatin jihar Kaduna ta Nasiru Ahmad El-Rufai ta sanar da kisan Rabaran Silas Yakubu Ali, wani Fasto a cocin ECWA da ke Kibori-Asha Awuce a karamar hukumar Zangon Kataf.

Samuel Aruwan, Kwamishinan tsaro na jihar ya ce an samu gawar Faston ne da safiyar jiya Lahadi a Kibori. Sanarwar ta bayyana cewa  Rabaran Silas Yakubu Ali ya tafi Kafanchan ne ranar Asabar, daga nan ba a sake jin duriyarsu ba.

Ya ce yanzu haka jami'an tsaro na ci gaba da gudanar da bincike don gano masu hannu a kisan.


No comments