Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Ana Zargin Wata Mata Ta Hallaka Ƴaƴan Kishiyarta Uku A Yobe

  Rahotanni na cewa ana zargin wata mata da hallaka 'ya'yan kishiyarta uku ta hanyar saka masu guba a cikin shayi. Lamarin ya fa...

 


Rahotanni na cewa ana zargin wata mata da hallaka 'ya'yan kishiyarta uku ta hanyar saka masu guba a cikin shayi.

Lamarin ya faru ne a garin Patiskum na jihar Yobe da ke yankin arewa masu gabashin Nijeriya.

BBC ta labarto cewa a yanzu haka matar na hannun ‘yan sanda kuma tuni suka soma bincike kan lamarin.

Akwai kuma ɗa namiji daya da mace biyu kwance a Aassibiti suna jinya.

Maigidan matar Alhaji Haruna ya tabbatar da faruwa al'amarin a wani tattaunawa da BBC, sannan ya ce yanzu haka sun sanar da mahukunta domin daukan mataki.

Kakakin ‘yan sandar Yobe ASP Dungus Abdulkarim ya tabbatar da mutuwar yaran, kuma ya shaida cewa yanzu haka suna kan bincike.


No comments