Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Gwamnatin Zamfara Ta Rufe Dukkanin Makarantun Jihar

  Gwamnatin jihar Zamfara ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun faÉ—in jihar kamar yadda BBC Hausa ta labarto. Kwamishinan Æ´an s...


 

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun faÉ—in jihar kamar yadda BBC Hausa ta labarto.

Kwamishinan Æ´an sandan jihar CP Ayuba N Elkana wanda ya tabbatar da É—aukar matakin ga manema labarai a ranar Laraba ya ce matakin ya shafi makarantun sakandare da na firamare

Sannan kuma ya sanar da sanya dokar hana fitar dare a dukkanin ƙananan hukumomin jihar 14.

Dokar za ta fara aiki daga ƙarfe 6 na yamma zuwa 6 na safe a ƙananan hukumomi 13.

A garin Gusau babban birnin jihar, dokar za hana fita za ta fara aiki daga ƙarfe 8 na yamma zuwa ƙarfe 6 na safe.

Wannan na zuwa ne sa'o'i bayan samun labarin sace É—aliba da dama a wata makarantar sakandare ta Kaya a yankin Maradun.

 

No comments