Gwamnatin jihar Zamfara ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun faÉ—in jihar kamar yadda BBC Hausa ta labarto. Kwamishinan Æ´an s...
Gwamnatin
jihar Zamfara ta bayar da umarnin rufe dukkanin makarantun faÉ—in jihar kamar
yadda BBC Hausa ta labarto.
Kwamishinan
Æ´an sandan jihar CP Ayuba N Elkana wanda ya tabbatar da É—aukar matakin ga
manema labarai a ranar Laraba ya ce matakin ya shafi makarantun sakandare da na
firamare
Sannan
kuma ya sanar da sanya dokar hana fitar dare a dukkanin ƙananan hukumomin jihar
14.
Dokar
za ta fara aiki daga ƙarfe 6 na yamma zuwa 6 na safe a ƙananan hukumomi 13.
A
garin Gusau babban birnin jihar, dokar za hana fita za ta fara aiki daga ƙarfe
8 na yamma zuwa ƙarfe 6 na safe.
Wannan
na zuwa ne sa'o'i bayan samun labarin sace É—aliba da dama a wata makarantar
sakandare ta Kaya a yankin Maradun.
No comments