Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Yadda Jami'an Kwastam Suka Bude Wa Kwamishinan Kananan Hukumomi Wuta A Katsina Cikin Hotuna

Rahotannin da MADOGARA ta samu na nuni da cewa; Jami'an Hukumar Kwastam ta Nijeriya sun budewa Kwamishinan Kananan Hukumomi da Harkokin ...



Rahotannin da MADOGARA ta samu na nuni da cewa; Jami'an Hukumar Kwastam ta Nijeriya sun budewa Kwamishinan Kananan Hukumomi da Harkokin Masarautu ta jihar Katsina, Alhaji Ya'u Umar Gwajo Gwajo wuta a hanyarsa ta Daura zuwa Katsina. 

Lamarin ya faru ne da safiyar yau Talata a daidai garin Mai Aduwa daga Daura.  

Ya zuwa yanzu babu labarin raunata wa daga tawagar Kwamishinan ko rasa rai.




Yadda harsashi ya fasa motar.

 

Jami'an Kwastam din na kokarin dakile daukarsu hoto.


Motar Jami'an Kwastam din.

Yadda harsashi ya fasa bayan motar Hilux na tawagar
Kwamishinan. 







No comments