Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

YANZU-YANZU: Mataimakin Gwamnan Jihar Anambra Ya Koma APC

  Labarin dake shigowa MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr. Nkem Okeke ya koma jam'iyyar APC. T...

 


Labarin dake shigowa MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr. Nkem Okeke ya koma jam'iyyar APC.

Tuni shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbe shi a fadar gwamnatin dake birnin Tarayya Abuja a yau Laraba. 

No comments