Labarin dake shigowa MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr. Nkem Okeke ya koma jam'iyyar APC. T...
Labarin dake shigowa MADOGARA a halin yanzu na nuni da cewa; mataimakin gwamnan jihar Anambra, Dr. Nkem Okeke ya koma jam'iyyar APC.
Tuni shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbe shi a fadar gwamnatin dake birnin Tarayya Abuja a yau Laraba.
No comments