Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

A'isha Buhari Za Ta Jagoranci Kungiyar Matan Shugabannin Afrika

Matan shugabannin kasashen Afirka, sun kawo karshen taronsu karo 9 a birnin Tarayya Abuja a yau Litinin. Taron dai ya tattauna d...



Matan shugabannin kasashen Afirka, sun kawo karshen taronsu karo 9 a birnin Tarayya Abuja a yau Litinin. Taron dai ya tattauna dangane da batutuwa da dama ciki har da sha’anin tsaro.

A karshen taron, matan shugabannin na Afirka, sun zabi uwargidan shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari Hajiya Aisha Muhammadu Buhari a matsayin sabuwar shugabar kungiyar na tsawon shekaru biyu masu zuwa.

No comments