Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Ana Juyayin Tunawa Da Kashe Manoma 40 Da 'Yan Boko Haram Suka Yi A Borno

Al'ummar Nijeriya a shafukan sada zumunta na Facebook sun yi juyayin tunawa da manoma 40 da 'yan Boko Haram suka kashe a...


Al'ummar Nijeriya a shafukan sada zumunta na Facebook sun yi juyayin tunawa da manoma 40 da 'yan Boko Haram suka kashe a Zabarmari ta jihar Borno.

Yanzu shekara daya ke nan daidai da Æ´an Boko Haram suka kashe sama da manoma 40 a Zabarmari a jihar Borno. 

Mutanen garin sun yi addu'oi ga wadanda suka rasa rayukansu inda suka roki Allah Ya kawo masu zaman lafiya. 

📷 Nasir AbdulAziz

No comments