Al'ummar Nijeriya a shafukan sada zumunta na Facebook sun yi juyayin tunawa da manoma 40 da 'yan Boko Haram suka kashe a...
Al'ummar Nijeriya a shafukan sada zumunta na Facebook sun yi juyayin tunawa da manoma 40 da 'yan Boko Haram suka kashe a Zabarmari ta jihar Borno.
Yanzu shekara daya ke nan daidai da Æ´an Boko Haram suka kashe sama da manoma 40 a Zabarmari a jihar Borno.
Mutanen garin sun yi addu'oi ga wadanda suka rasa rayukansu inda suka roki Allah Ya kawo masu zaman lafiya.
📷 Nasir AbdulAziz
No comments