Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Muna Farin Cikin Cire Nijeriya Daga Jerin Masu Tauye 'Yancin Addini , Inji Lai Mohammed

  Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta yi lale marhabin da matakin gwamnatin Amurka na cire kasar daga sahun wadanda take yi wa kallon masu tauye ...

 


Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta yi lale marhabin da matakin gwamnatin Amurka na cire kasar daga sahun wadanda take yi wa kallon masu tauye ‘yancin yin addini.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, Ministan YaÉ—a labarai da al’adu na Nijeriya, Alhaji Lai Mohammed ya kira matakin na Amurka da adalci.

Rahotanni sun nuna cewa a jiya ne Amurkar ta cire sunan kasar daga jerin ƙasashen da take zargi da tauye yancin addini kwana ɗaya kafin Sakataren Harkokin Wajen Amurka Antony Blinken ya isa Nijeriyar a yau Alhamis.

No comments