Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Uwargida Aisha Buhari Ta Umarci Ma'aikatanta Su Tafi Hutun Sai Baba Ta Gani

Mai ɗakin shugaban Nijeriya Aisha Muhammadu Buhari, ta umarci ma'aikatan ofishinta su fara hutun sai baba ta gani, a wani ɓa...

Mai ɗakin shugaban Nijeriya Aisha Muhammadu Buhari, ta umarci ma'aikatan ofishinta su fara hutun sai baba ta gani, a wani ɓangare na tunkarowar ƙarshen shekara da kuma bikin kirsimeti.

Cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafinta na Instagram, an bayyana cewa za a rufe ofishin É—ungurngum, har abun da hali ya yi.

''Za a iya riƙa gudanar da muhiiman ayyuka ta Internet kamar yadda aka yi a baya', don haka daga yanzu kowa ya tafi hutu sai an ji daga garemu' kamar yadda aka sanar da ma'aikatan cikin wannan sanarwa da ke ƙasa.

No comments