Hukumar zabe ta kasa, INEC ta fitar da sanarwar ranekun da za a gudanar da zaben shekarar 2023, inda ta bayyana cewar za a yi ba...
Sanarwar ta ci gaba da cewar zaben gwamnoni da ‘yan majalisar dokoki na jihohi zai gudana ne a ranar 4 ga watan Maris na shekarar 2023. Wadanda suka samu nasara kuma za a rantsar da su ne a ranar 29 ga watan Mayun 2023.
No comments