Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Zamu Gurfanar Da Wadanda Muka Kama Da Cin Kudin Yankin Neja Delta - Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ana bibiyar rahoton kudin hukumar raya yankin Niger Delta NDDC da zummar dawo da duk wani kobo da...


Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ana bibiyar rahoton kudin hukumar raya yankin Niger Delta NDDC da zummar dawo da duk wani kobo da ya bata, tare da gurfanar da duk wanda aka kama da sama da fadi kan kudin.

Da yake magana wajen wani taro na hukumar a jami'ar Uyo dake Akwa Ibom, Shugaban ya ce abin takaici ne yadda wasu mutane tsirari suka cinye kudaden da aka aike wa yankin cikin kusan shekaru 20 domin bunkasar shi suka jefa mafi yawa cikin yanayi mara dadi.

"Wannan hukumar na bukatar cimma manufofin da aka kirkireta akai, domin samar da sauyi mai inganci ga rayuwarv mutanen yankin Niger Delta.

Rayuwar mutanen yankin za ta iya inganta sama da yadda take yanzu, da ace ana tafiyar da wadannan kudaden da ake aikewa sama da shekara 20.

No comments