Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Bayan Kiran IMF, CBN Ta Soke Bai Wa Bankunan Nijeriya Kudaden Kasashen Waje

Babban Bakin Nijeriya, CBN ya ce wani lokaci cikin wannan shekara zai soke saidawa bankunan kasar  kudaden kasashen waje kamar y...



Babban Bakin Nijeriya, CBN ya ce wani lokaci cikin wannan shekara zai soke saidawa bankunan kasar  kudaden kasashen waje kamar yadda aka saba.

Gwamnan babban bankin Godwin Emefiele wanda ya sanar da haka a Abuja ya ce, za su taimakawa bankunan hanyoyin samun kudaden da kansu.

Hakan na zuwa ne bayan da asusun bada lamuni na duniya IMF ya sake yin kira ga gwamnatin Nijeriya da ta janye tallafin Man fetur da kuma cire farashin canji kudaden ketare a hukumance.

No comments