Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Editan Jaridar AFRICA DAILY NEWS Ya Angwance

Alhamdulillah! Aure ya dauru a tsakanin Editan Jaridar Africa Daily News wato Yahaya M Abdullahi da Amaryarsa Zainab Abdulmalik ...


Alhamdulillah! Aure ya dauru a tsakanin Editan Jaridar Africa Daily News wato Yahaya M Abdullahi da Amaryarsa Zainab Abdulmalik a garin Malumfashi ta jihar Katsina.

An daura auren ne da safiyar ranar Asabar 27 ga watan Fabarairun 2022 akan sadaki naira dubu dari biyu (N200, 000). 

Wakilinmu ya samu damar halartar wannan aure, Alhamdulillah. 

Muna addu'ar Allah ya kara dankon soyayya da kauna a tsakani. Ya kara kwanciyar hankali. 

Muna taya ku murna.

No comments