BBC ta labarto cewa ma’aikatan Nagarta Rediyo da ke Kaduna sun rufe tashar sakamakon abin da suka kira rashin biyansu albashi na...
BBC ta labarto cewa ma’aikatan Nagarta Rediyo da ke Kaduna sun rufe tashar sakamakon abin da suka kira rashin biyansu albashi na tsawon wata biyar.
Ma’aikatan sun fito suna zanga-zanga domin neman haƙƙinsu tare da nuna adawa da shugabanninin gidan rediyon.
Tashar rediyon mallakin Janar Aliyu Gusau ce da ke a matsakaicin zango. Ma’aikatan sun yi kiran da a diba bukatunsu.
No comments