Shugaban kwamitin masallacin kwatas din 'Yan Majalisu da ke unguwar Apo Abuja, tsohon Sanata daga Jihar Zamfara, Sanata Dansadau ya ce...
Shugaban kwamitin masallacin kwatas din 'Yan
Majalisu da ke unguwar Apo Abuja, tsohon Sanata daga Jihar Zamfara, Sanata
Dansadau ya ce: "Dalilin da yasa muka sauke, Sheikh Nuru Khalid daga
limancin masallacin, shi ne tsoma bakinsa da yake cikin harkokin siyasa, yin
hakan kuma ba aikinsa bane,"
"mun sha fada masa abin da muke so ya dinga
fada a HUDUBA amma ya ki kiyaye wa" In ji Sanata Dansadau.
No comments