Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Ahmad Lawan Ya Roki ‘Yan Nijeriya Su Sake Baiwa APC Wata Dama

  Shugaban majalisar dattawa Najeriya, Ahmad Lawan ya roki ‘yan Najeriya da su sake baiwa jam’iyyar APC mai mulki wata dama. Ya bayyana ha...

 


Shugaban majalisar dattawa Najeriya, Ahmad Lawan ya roki ‘yan Najeriya da su sake baiwa jam’iyyar APC mai mulki wata dama.

Ya bayyana haka ne a wani taro da Sanata mai wakiltar Kwara ta tsakiya, Dokta Ibrahim Yahaya Oloriegbe ya shirya a Ilori ranar Asabar.

Shugaban majalisar dattijai ya kaddamar da ginin wata cibiya ta gyaran hali a asibitin masu tabin hankali na tarayya da ke Budo-Egba a karamar hukumar Asa, sannan ya kaddamar da cibiyar kula da lafiya ta Idi-Isin Community Heatlh Centre da ke Unguwar Okolowo a Ilorin, wanda Oloriegbe ya gina.

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, wanda lawan ya gada, na daga cikin wadanda suka wakilci mazabar Oloriegbe a Majalisar.


No comments