Masana ilimin taurari a Nijar - kamar Najeriya da Saudiyya da Faransa - sun ce akwai yiwuwar a yi azumi 30 saboda babu tabbas ko za a ga wat...
Masana ilimin taurari a Nijar - kamar Najeriya da Saudiyya da Faransa - sun ce akwai yiwuwar a yi azumi 30 saboda babu tabbas ko za a ga watan Shawwal a yau Asabar.
Babban malamin Musulunci Sheikh Bourema Abdou ya ce hatta a garuruwan Zinder da kuma Diffa, inda rana ke riga faÉ—uwa, babu tabbas ko za a ga watan.
Tuni Saudiyya ta sanar cewa sai Litinin za ta yi bukukuwan Ƙaramar Sallah, inda za a yi azumi 30.
No comments