Mataimakin Gwamnan jihar Katsina, Mannir Yakubu Ya Yi murabus daga mukamin sa na Kwamishinan ayyukan gona.
Wannan dai na kunshe ne a cikin wata sanarwar manema labarai da mai taimaka masa ta fanni YaÉ—a Labarai Malam Ibrahim Musa Kalla ya sanya wa hannu aka raba wa manema labarai a Katsina.
Sanarwa ta kara da cewa Mataimakin Gwamna, Alhaji Mannir Yakubu ajiye aikinsa na Kwamishinan Aikin Gona domin bin sabuwar dokar Zaɓe da kuma neman Kujerar Gwamnan Jihar Katsina.
0 Comments