Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

YANZU-YANZU: Kwamitin Masallacin Ya Kori Shaikh Nura Daga Limanci Baki Daya

Labarin dake shigowa Jaridar MADOGARA  na nuni da cewa; kwamitin Masallacin Apo Legislative Quarters dake Abuja ya bayyana dakat...



Labarin dake shigowa Jaridar MADOGARA na nuni da cewa; kwamitin Masallacin Apo Legislative Quarters dake Abuja ya bayyana dakatar da Limamin Masallacin kwata-kwata, Shaikh Nura Khalid daga Limanci da huduba. 

Inda ya ce ya dauki matakin na gaba daya ne sakamakon Malamin bai yi nadamar hudubarsa na ranar Juma'a. 

Ga kwafin takardar da Wakilinmu ya samo mana; 

Za mu zo da cikakken labari daga baya. 

No comments