"Muna kira ga gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, da ya yi wa Allah ya fito takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2023, don i...
"Muna kira ga gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, da ya yi wa Allah ya fito takarar shugabancin Nijeriya a zaben 2023, don idan har ya ce, ba zai fito ba to tabbas zamu shigar dashi kara a gaban Kotu," a cewarta.
"Saboda kusan a yanzu Nijeriya ba ta da adalin shugaba kamarsa". In ji Murjanatu.
No comments