Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Jama'atu Nasril Islam Ta Maka Sarkin Zazzau A Kotu Bisa Zargin Karkatar Da Naira Miliyan 20 Na Diyyar Fili

Kungiyar Jama’atu Nasrul Islam, JNI reshen karamar hukumar Zaria ta maka Mai Martaba Sarkin Zazzau, Ahmed Bamalli a kotu bisa za...


Kungiyar Jama’atu Nasrul Islam, JNI reshen karamar hukumar Zaria ta maka Mai Martaba Sarkin Zazzau, Ahmed Bamalli a kotu bisa zarginsa da karkatar da cekin kuÉ—i na naira miliyan 20 da ma’aikatar Sufuri ta Tarayya ta ba ta.

JNI ta ce an biya cekin cekin ne ga kungiyar a matsayin diyyar karÉ“e filinta na Kwalejin Larabci ta Jama’atu, É“angaren maza, domin aikin hanyar jirgin Æ™asa na Kaduna zuwa Zariya a wani É“angare na aikin titin jirgin Æ™asa daga Ibadan zuwa Kano.

A karar da aka shigar a ranar 25 ga watan Afrilu, a babbar kotun jihar Kaduna, shugaban ƙungiyar da sakataren JNI reshen Zazzau, Zaharadeen Maccido da Usman Maccido, sun bukaci a saki cakin ɗin.

Masu shigar da Æ™ara sun yi ikirarin cewa Sarkin ya rusa shuwagabancin JNI ne a matsayin wata hanya ta rufe musu baki kamar yadda Jaridar Daily Nigerian ta labarto. 

No comments