Kungiyar shugabannin Majalisun Dokokin Kasashen Afrika, ta yi kira ga kasashen Duniya da su mayar da kasashen da sojoji ke mulki a nahiyar...
Kungiyar shugabannin Majalisun Dokokin Kasashen Afrika, ta yi kira ga kasashen Duniya da su mayar da kasashen da sojoji ke mulki a nahiyar saniyar ware, ganin yadda sojoji ke kokarin hana wa mulkin Dimokaradiya gindin zama a yankin na Afrika
Wannan kira na zuwa ne bayan kwace mulki da sojoji suka yi a kasashen nahiyar ta Afirka da suka hada da Mali, da Burkina Faso, da kuma Guinea.
No comments