Babbar kotun Jihar Kano mai lamba 5 a jiya Litinin ta garkame gami da kwace masallacin Juma'ar Unguwar Sabuwar Gandu, inda m...
Babbar kotun Jihar Kano mai lamba 5 a jiya Litinin ta garkame gami da kwace masallacin Juma'ar Unguwar Sabuwar Gandu, inda marigayi Sheikh Ja'afar Mahmud Adam ke limanci daga Hannun Kungiyar Izala ta mika wa kungiyar cigaban Unguwar.
Cikakken labari na nan tafe.
No comments