Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Ni ya kamata a dauka a matsayin mataimakin Tinubu, Cewar Gwamnan jihar Kaduna El Rufa'i

Sabon rikici ya kunno kai a jam’iyyar APC mai mulki kan zabar Kashim Shettima da Tinubu ya yi a matsayin abokin takara. Rahoto y...


Sabon rikici ya kunno kai a jam’iyyar APC mai mulki kan zabar Kashim Shettima da Tinubu ya yi a matsayin abokin takara.

Rahoto ya nuna cewa gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai bai ji dadin zabar Shettima da aka yi a kansa ba.

A yau Laraba Tinubu ya tsara kaddamar da Kashim Shettima a matsayin wanda zai yi masa mataimaki a jam'iyyar APC. 

No comments