Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Pages

Labarai:

latest

Ambaliyar Ruwa: Shaikh Zakzaky Ya Raba Kayan Tallafi Ga Al'ummar Jihar Jigawa

Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky ya bada tallafin kayan abinci ga ‘yan gudun hijirar da ambaliyar ruwa ya raba ...



Jagoran Harkar Musulunci, Shaikh Ibraheem Zakzaky ya bada tallafin kayan abinci ga ‘yan gudun hijirar da ambaliyar ruwa ya raba su da muhallansu a garin Hadejia a jihar Jigawa.

Ofishin Shaikh Ibraheem Zakzaky ne ya wallafa hakan a shafinsa dake Facebook a ranar Juma’a 14 ga watan Oktoban 2022.

No comments