Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Limamin da ya ceci Kiristoci 262 za a karrama shi da lambar yabo ta kasa

Jaridar HASKEN SHIRIYA ta labarto cewa; wani malamin addinin Musulunci mai shekaru 86 dake karamar hukumar Barikin Ladi a jihar ...



Jaridar HASKEN SHIRIYA ta labarto cewa; wani malamin addinin Musulunci mai shekaru 86 dake karamar hukumar Barikin Ladi a jihar Filato, Imam Abdullahi Abubakar, wanda ya yi kasada da ransa ya boye har Kiristoci 262 a wani masallaci a yayin da wani rikici ya barke a kauyen Yelwa Gindi, zai samu karramawar kasa a wannan mako.

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai mika masa lambar yabon ne a ranar 11 ga watan Oktoba, 2022 a fadar shugaban kasa dake Abuja.

No comments