Grid

GRID_STYLE

Grid

GRID_STYLE

Hover Effects

TRUE

Advertisement

Pages

Labarai:

latest

Advertisement

Fargabar Cutar Daji: NAFDAC Na Gudanar Da Bincike Kan Taliyar Kamfanin Indomie

BBC Hausa sun labarto cewa; Hukumar kula da ingancin abinci a Nijeriya wato NAFDAC, ta ce tana gudanar da bincike kan taliyar k...


BBC Hausa sun labarto cewa; Hukumar kula da ingancin abinci a Nijeriya wato NAFDAC, ta ce tana gudanar da bincike kan taliyar kamfanin Indomie da ƙasashen Taiwan da Malaysia ke samarwa, bayan gano sinadarin Ethylene Oxide da ke haddasa cutar kansa a cikin ta.

Shugabar hukumar ta NAFDAC, Mojisola Adeyeye ta ce kawo yanzu jami’an hukumar da ke kula da dakin gwaje-gwajen na ingancin abinci sun dukufa wajen bin matakai na faÉ—aÉ—a bincike kan sinadarin.

Ya zuwa hada wannan rahoton babu sakamakon binciken hukumar a hukumance, sai dai ta ce tuni dama ta haramta shigo da taliyar a kasar tare da dakile hanyar shigo da ita ta barauniyyar hanya. 

No comments